Ɗaya Daga Cikin Wadanda Buhari Ya Ƴanta A Gidan Yarin Kano Ya Kashe Sirikinsa Da Yayansa


Masu karatu idan ba za su manta ba a watannin da suka gabata, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya je gidan yarin Kano, inda har ya yi wa wasu ‘yan fursuna afuwa.

Saidai daya daga cikin wadanda aka ‘yanta din a cikin makon da ya gabata ya sake kashe yayansa a Karamar Hukumar Sumaila Jihar Kano, a wani kauye da ake kira Bakin Guzai.

Tini jami’an tsaro suka cafke shi.

Allah yakaremu

You may also like