18 daga Cikin ‘Yan Matan Chibok 21 da Aka sako Suna Shayarwa. 



*18 Daga Cikin 21 Na ‘Yan Matan Chibok Da Aka Sako Suna Shayarwa, Kamar Yadda Majiyarmu Ta Sahara Reporters Ta Rawaito
*Ba Mu Da Masaniya Kan Sako ‘Yan Matan Chibok Da Aka Yi A Safiyar Yau, Cewar Hedikwatar Tsaro Ta Kasa
*Mun Sako ‘Yan Matan Ne A Shirin Musanya Da Membobinnmu Da Suke Tsare, Inji Boko Haram

Akwai lauje cikin nadi,  Kom dai menene,  ku kasance tare damu da samun Labarai. 


Like it? Share with your friends!

0

You may also like