A ƙarshe Fayose ya gaisa da Buhari


Ba dukkanin mai karatu bane zai iya tuna  lokacin da aka ga shugaban ƙasa Muhammad Buhari da kuma Ayo Fayose gwamnan jihar Ekiti suna gaisawa ba a bainar  jama’a. Watakila mutanen biyu suna kaucewa haɗuwa da juna.

A karshe dai mutane biyun sun haɗu ranar Alhamis a taron majalisar ƙasa da shugaban kasa Muhammad Buhari ya jagoranta inda suka gaisa da juna.

Fayose wanda za a iya bayyanawa da mutumin dake kan gaba wajen sukan 

 shugaban kasa Muhammad Buhari tun kafin zaɓen shekarar 2015 Fayose yake shugaban Buhari lokacin da yake ɗan takarar shugaban ƙasa a  jam’iyar APC.

 

You may also like