Abin da aka cimma a taron shugabannin Afirka da Amurka



Biden

Asalin hoton, AFP

Bayanan hoto,

Shugaban Amurka Biden ya yi wa shugabannin Afirka jwabi a taron ƙolin da ƙasarsa ta jagoranta a birnin Washiginton DC

Da alama farin jinin Afirka a dan tsakanin nan yana neman zama kwatankwacin budurwar da ta yi goshin samari daga sassa daban-daban na duniya.

Kowacce kasa na kokarin kulla alakar kasuwanci a dan tsakanin nan, sun kafe cewa alaka tsakanin Afirka da kasashen waje mai karfi ce da babu mai shiga tsakani.

Abin da ya fito fili a nan shi ne yadda Washington ke kokawa da abokiyar takararta Chin a nahiyar Afirk, wani lokaci har da Rasha na kokarin shiga tsakani, to y yin da aka kammala taron kolin shugabannin kasashen Afirka batun abinda aka cimma a taron ke jan hankalin mutane.

A shekarun baya-bayan nan, Amirka na fadan karkashin kas da Beijing har wani lokacin da Rasha domin fin karfinsu kan Afirka.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like