Abin da ya janyo harin masallaci a Pakistan



.

Asalin hoton, EPA

Hukumomi a Pakistan na bincike kan yadda wani ɗan ƙunar bakin wake ya kutsa cikin masallaci a birnin Peshawar mai cike da tsaro tare da tayar da bam ɗin da ya kashe mutane akalla 100.

Harin wanda yana ɗaya daga cikin hare-hare mafi muni da ƙasar ta fuskanta, ya kaɗa ‘yan Pakistan. Yawancin waɗanda suka mutu jami’an tsaro ne da suka je yin sallah.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like