Abin da ya kamata ku sanu kan wasan City da Liverpool



City Liverpool

Asalin hoton, Getty Images

Liverpool ta ziyarci Manchester City a wasan mako na 29 da za su kara ranar Asabar a Etihad a Premier League.

Da kyar idan dan wasan Manchester City, Erling Haaland zai buga wasan, wanda rauni bai bari ya yi wa Norway tamaula ba.

Haka shima Phil Foden ba zai yi karawar ba, wanda likitoci suka yi wa aiki.

Darwin Nunez zai iya buga wasan, duk da bai yi wa Uruguay tamaula ba, sakamakon rauni.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like