Abin da ya kamata ku yi cikin watan Ramadan



A ranar Alhamis ne al’ummar Musulmi suka tashi da azumin watan Ramadana a Najeriya da ma ƙasashe daban-daban na duniya.

Azumi ɗaya ne daga cikin ginshiƙan addinin Musulunci guda biyar – wato shahada, salloli biyar, azumin Ramadana, zakka, da kuma aikin hajji.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like