Allah ne Kadai Zai Hade Kan ‘Yan Najeriya – Shugaba Buhari 


Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa Allah ne kadai zai hade kan Nijeriya.
Kamar yadda shugaban ya ce, ba abu ne mai sauki ba mutane su hade kansu a kasa wadda take da yaruka sama da 450.
Shugaba Buhari ya bayyana hakan ne a jiya Talata a yayin da yake kaddamar da Jami’r Edo dake Iyambo a karamar hukumar Etsako a jihar Edo.


Like it? Share with your friends!

0

You may also like