An Amincewa Kamfanin Jiragen Med-View Ya Kwaso ‘Yan Nijeriya Da Ke Libya 



Gwamnatin tarayya ta kulla yarjejeniya da kamfanin jiragen sama na Med-View kan kwaso ‘yan Nijeriya har su 5,037 da suka makale a kasar Libya.

Gwamnati dai ta yanke shawarar kwashe ‘yan Nijeriya daga Linya ne sakamakon rahotannin cin zarafin da ake yi masu kasar ta hanyar sayar da su don aikin bauta.

You may also like