An ga watan azumin Ramadan a Najeriya



Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar na uku ya sanar da ganin jaririn watan Ramadan na shekarar 2023 a wasu sassan Najeriya.

A jawabin da ya yi na sanarwar wanda aka sanya a shafin Facebook na kwamitin ganin watan, Sarkin Musulmin ya ce an ga watan ne bayan samun rahotanni daga shugabannin addinin Musulunci da ke wasu jihohin ƙasar.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like