RAHOTANNIAn Sace Mata 35 a jihar Zamfara 0 Wasu da ake zargi ƴan fashi da makami ne sun ƙwamushe Mata 35 da suke aiki a gona a ƙauyen Matankari da ke yankin Dansadau a ƙaramar hukumar Maru ta jihar Zamfara. Previous PostPreviousNext PostNext
ALHAMDULILLAH: Wasu ‘Yan Bindiga A Jihar Zamfara Sun Karbi Da’awar Sheik Ahmad Gumi Sun Ajiye Makamansu by 2 years ago2 years ago
Buhari Zai Kaddamar Da Aikin Layin Dogo Daga Kano Zuwa Maradi A Gobe Talata by 2 years ago2 years ago
Bankin Duniya Zai Tallafa Da Dala Milyan 500 Don Samar Da Ingantacciyar Wutar Lantarki A Nijeriya by 2 years ago2 years ago
INEC Za Ta Samar Da Sabbin Mazaɓu A Faɗin Nijeriya Kafin Zaɓen 2023 – Mahmoud Yakubu by 2 years ago2 years ago