Ba na jin tsoron dattawan Arewa — El-Rufa’i



Nasir el-Rufai

Asalin hoton, other

Gwamna Nasir el-Rufai na jihar Kaduna, ya ce a matsayinsu na gwamnonin arewa za su yi iyakar kokari wajen ganin mulkin Najeriya, ya koma hannun mutanen kudu a zaɓe mai zuwa.

Cikin wata hira da ya yi da sashen Hausa na BBC, el-Rufai, ya ce “Duk wani zagon kasan da ake in sha Allahu zaben nan mun riga mun ci shi, kuma ba ja da baya za mu yi wannan yaki, za mu kuma kunyatasu mu nuna musu cewa mu ‘yan Arewa ba mutanen banza bane”.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like