‘Babu sauyin da aka samu a yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya’



Auwal Musa Rafsanjani

Asalin hoton, OTHER

Ƙungiyar Transparency International ta ce saɓanin yadda wasu suka ɗauka, babu wani abu da ya canza a yaƙin da Najeriya ke yi da cin hanci da rashawa, don kuwa har yanzu makinta bai wuce 24 ba.

Kungiyar ta ce matsayin Najeriya ya ɗaga ne a jerin ƙasashen duniya wajen yaƙi da cin hanci da rashawa ne zuwa mataki na 154, saboda wasu gyare-gyare na dokoki da ta yi.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like