Bahrain: An ɗaure mutum uku bisa tuhumar yin jayayya da shari’ar Musulunci



Quran reading

Asalin hoton, Getty Images

An yanke wa ‘ya’yan wata ƙungiyar bunƙasa addini da al’adun gargajiya ta Bahrain, hukuncin ɗauri a gidan yari.

Ƙungiyar dai tana rajin a riƙa tattaunawa a bayyane kan batutuwan addinin Musulunci.

An gurfanar da su ne a gaban kotu ƙarƙashin wata doka da ta haramta “aibata” duk wani littafin addini da Bahrain ke martabawa, waɗanda suka ƙunshi Ƙur’ani da Linjila.

Ƙungiyoyin kare haƙƙin ɗan’adam sun ce an musguna wa mutanen ne saboda sun bayyana ‘yancinsu na faɗar albarkacin baki da abin da suka yi imani da shi.



Source link


Like it? Share with your friends!

-1

You may also like