LABARAI, NAJERIYABuhari Ya Soke Ziyara Jamhuriyar Nijar 0 Shugaba Muhammad Buhari ya soke ziyarar da aka tsara zai kai Jamhuriyyar Nijar a yau Litinin inda aka sa ran bayan kammala bikin da ya kai shi zai kuma gudanar da taruka da wasu shugabannin yankin Afirka ta Yamma kan bunkasa tattalin arzikin yankin. Previous PostPreviousNext PostNext
ALHAMDULILLAH: Wasu ‘Yan Bindiga A Jihar Zamfara Sun Karbi Da’awar Sheik Ahmad Gumi Sun Ajiye Makamansu by 2 years ago2 years ago
Buhari Zai Kaddamar Da Aikin Layin Dogo Daga Kano Zuwa Maradi A Gobe Talata by 2 years ago2 years ago
Bankin Duniya Zai Tallafa Da Dala Milyan 500 Don Samar Da Ingantacciyar Wutar Lantarki A Nijeriya by 2 years ago2 years ago
INEC Za Ta Samar Da Sabbin Mazaɓu A Faɗin Nijeriya Kafin Zaɓen 2023 – Mahmoud Yakubu by 2 years ago2 years ago