Buhari yace wa NNPC su fara aikin neman danyen mai a Benue


lalai

Shugaban kasa Buhari ya kara bawa NNPC umarnin kan su fara neman  danyen mai a jihar Benue,ya bayana haka ne bayan ya bada umarnin fara  neman danyen man a arewacin kasar nan sati ukun baya.

Shugaban kuma  daractan kungiyar  hadin kan mai , Maikanti Baru  ya bayana haka ne lokacin da ya karbi baki daga jihar benue a hedkwatar kungiyar hadin kai a Abuja jiya 16th Agusta.

 

 

You may also like