A ranar Laraba wasu lauyoyi a Kenya; Valerie Omari, da Mercy Mutemi, da kuma Damaris Mutemi ne ke yi wa ‘yan jarida jawabi bayan sun shigar da kamfanin Meta ƙara wanda ya mallaki Facebook, wanda suka zarga da ƙyale kalaman ƙiyayya kan yaƙin Habasha
A ranar Laraba wasu lauyoyi a Kenya; Valerie Omari, da Mercy Mutemi, da kuma Damaris Mutemi ne ke yi wa ‘yan jarida jawabi bayan sun shigar da kamfanin Meta ƙara wanda ya mallaki Facebook, wanda suka zarga da ƙyale kalaman ƙiyayya kan yaƙin Habasha