AREWA24news

AREWA24news

AFRIKA

Labaran Afrika

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • Kamfanin MTN ya tallafawa Tarayyar Afrika da kuɗin sayan riga-kafin Korona

    Kamfanin sadarawa na MTN ya bada gudummawar kuɗi dalar Amurka miliyan $25 ga kungiyar Tarayyar Afrika AU domin taimakawa shirin kungiyar na sayan allurar riga-kafin...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Elon Musk ya zama wanda yafi kowa kudi a duniya

    Shugaban kamfanin Tesla da kuma SpaceX, Elon Musk ya zama mutumin da yafi kowa kuɗi a duniya. Kamfanin Tesla shi ne kamfanin dake kan gaba...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Hoto: Yadda yaki ya tilastawa dubban yan kasar Habasha ketarawa Sudan

    Yakin da ake tsakanin gwamnatin kasar Habasha da mayakan TPLF dake yankin Tigray ya tilastawa dubban mutanen dake yankin tsallakawa kasar Sudan dake makotaka da...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Jama’a sun koka kan yadda yan daba suka hana gudanar taro kan matsalar tsaron Arewa a Kaduna

    Mutane da dama sun bayyana takaicinsu kan yadda batagari suka fatattaki mahalarta taron da aka shirya yi a Kaduna kan sha’anin tsaro a arewacin Najeriya....

    by
    2 years ago2 years ago
  • Trump ya bada da umarnin janye sojojin Amurka daga Somalia

    Shugaban kasar . Amurka,Donald Trump ya bayar da umarnin janye kusan dukkanin sojojin kasar Amurka dake kasar Somalia daganan zuwa ranar 15 ga watan Janairu....

    by
    2 years ago2 years ago
  • Wani mutum ya rataye kansa a Kano

    Wani mutum magidanci dake sana’a a wani shago dake kan titin gidan zoo a Kano ya rataye kansa. Wasu majiyoyi sun bayyana cewa lamarin ya...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Yan kasar Ethiopia na tserewa yaki

    Dubban mutane ne ke cigaba da yin kaura daga yankin Tigray na kasar Ethiopia ya zuwa kasar Sudan dake makotaka da su. An dai shafe...

    by
    2 years ago2 years ago
  • EndSARS:Egypt za ta taso keyar yan Najeriya 7 zuwa gida

    Gwamnatin tarayya ta ce hukumomin kasar Egypt sun yanke shawarar taso keyar yan Najeriya 7 ya zuwa gida bayan da suka gudanar da zanga-zangar EndSARS...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Juyin mulki: Gudluck Jonathan ya koma kasar Mali

    A kokarin da kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ta ECOWAS ke yi kan sansanta rikicin siyasar kasar Mali, manzo na musamman da kungiyar...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Sojoji na son mulkan kasar Mali na tsawon shekaru 3

    Sojojin da suka jagoranci hanbarar da gwamnati a kasar Mali, sun ce suna so su mulki kasar na tsawon shekaru uku kafin su mika mulki...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Jonathan ya jagoranci tawagar ECOWAS zuwa kasar Mali

    Tsohon shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan ya jagoranci wata tawaga zuwa kasar Mali domin sulhunta rikicin siyasar da ya dabaibaye kasar. Idan za a iya...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Buhari zai ziyarci kasar Mali

    A ranar Alhamis ne Shugaban kasa, Muhammad Buhari zai tashi ya zuwa birnin Bamako na kasar Mali. Wannan ce tafiya ta farko da shugaban kasar...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Buhari ya gana da Goodluck a fadar Aso Rock

    Tsohon shugaban kasa,Goodluck Jonathan ya ziyarci shugaban kasa Muhammad Buhari a fadar Aso Rock dake Abuja. Ziyarar tsohon shugaban kasar ta yau na zuwa ne...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Ƴan sanda 7021 sun kamu da cutar Korona a Afrika ta Kudu

    Jumullar yan sandan kasar Afrika ta Kudu, 7021 ne suka kamu da cutar Korona. Bekhi Cele, ministan harkokin yan sandan kasar ne ya bayyana haka...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Yara biyu da wata ‘yar sanda sun mutu a ginin benen da ya ruguzo a Lagos

    Gawarwakin yara biyu da kuma ta wata mace ‘yar sanda jami’an kai daukin gaggawa suka zakulo daga cikin wani gini da ya ruguzo a jihar...

    by
    3 years ago3 years ago
  • An kashe sama da mutane 45 a Sudan ta Kudu

    Mutanen da basu gaza 45 ba ne aka kashe yayin wani rikicin kabilanci a wani yanki dake fama da rikici a kasar Sudan ta kudu....

    by
    3 years ago3 years ago
  • WANI LIKITAN GARGAJIYA ‘DAN NIGERIA YA GANO MAGANIN CUTAR CORONA-VIRUS

    Kwararren Likitan gargajiya Dr. Jawa Ibrahim Muhammad daga jihar Yobe ya gano rigakafi da maganin gargajiya da zai iya kashe kwayoyin cutar Coronavirus Yanzu haka,...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Mutane da dama sun jikkata a wurin karbar tallafin kayan abinci a Kenya

    Mutane da dama ne suka jikkata a kasar Kenya bayan da aka samu turmutsutsu a wurin da ake raba musu tallafin kayan abinci Lamarin ya...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Sojojin Chadi na cigaba da ragargazar Boko Haram

    Tun bayan da mayakan Boko Haram suka kashe sojojin kasar Chadi kusan 100 shugaban kasar,Idriss Derby ya ci alwashin fatattakar yan ta’addar kungiyar ta Boko...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Coronavirus ta halaka tsohon shugaban kasar Congo-Brazzaville

    Tsohon shugaban kasar Congo,Jacques Joaquim Yhombi-Opango ya mutu bayan da ya kamu da cutar Coronavirus a kasar Faransa. Yhombi-Opango ya mutu a ranar Litinin a...

    by
    3 years ago3 years ago

Recent Posts

  • Dauda ya lashe zaben gwamnan jihar Zamfara
  • Conte zai bar Tottenham cikin makon nan, Arsenal ta yi wa Odegaard tayin zama da Gunners zuwa 2030
  • Me ya sa Amurka da ƙawayenta suka mamayi Iraqi, shekaru 20 da suka gabata?
  • Matsalolin da aka fuskanta lokacin zaɓen gwamna a wasu jihohin Najeriya
  • Sakamakon zaben gwamna a Katsina cike yake da magudi — Lado Dan Marke

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in