AREWA24news

AREWA24news

DUNIYA

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • Mutane 77 sun mutu a girgizar da aka yi a kasar Indonesia

    Hukumar dake kare afkuwar bala’o’i a kasar Indonesiya ta ce akalla mutane 77 ne gsuka mutu a wata girgizar kasa da aka yi a lardin...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Zababben Shugaban Kasar Amurka Biden, Zai Soke Dokar Hana Wasu Kasashen Musulmai Shiga Amurka Da Trump Ya Saka

    Yayin da ake dakon rantsar da Joe Biden a matsayin shugaban Amurka a ranar Laraba, tawagar zababben shugaban ta bayyana jerin dokokin da Trump ya...

    by
    2 years ago2 years ago
  • An jibge tarin sojoji na musamman a ginin majalisar dokokin Amurka

    Biyo bayan zanga-zangar da aka gudanar a birnin Washington na ƙasar Amurika da ta kai ga mamaye ginin harabar majalisar dokokin kasar. A yanzu haka...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Cutar Korona:Mutane 1564 sun mutu cikin sa’o’i 24 a Burtaniya

    Kasar Birtaniya ta samu mutane 1564 da suka mutu sanadiyar cutar Korona cikin sa’o’i 24. Wannan adadin mutane shine mafi kololuwa da aka taba samu...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Elon Musk ya zama wanda yafi kowa kudi a duniya

    Shugaban kamfanin Tesla da kuma SpaceX, Elon Musk ya zama mutumin da yafi kowa kuɗi a duniya. Kamfanin Tesla shi ne kamfanin dake kan gaba...

    by
    2 years ago2 years ago
  • A karon farko an fara sayar da kayan adon Kirsimeti a kasar Saudiyya

    An fara sayar da kayayyakin adon bikin Kirismeti a wani shagon dake birnin Riyadh na kasar Saudiyya. A baya mutane basu taba tunanin za a...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Hoto: Yadda yaki ya tilastawa dubban yan kasar Habasha ketarawa Sudan

    Yakin da ake tsakanin gwamnatin kasar Habasha da mayakan TPLF dake yankin Tigray ya tilastawa dubban mutanen dake yankin tsallakawa kasar Sudan dake makotaka da...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Yadda mutane ke nuna alhinin mutuwar Maradona

    Mutane da dama ne ke nuna alhinin rabuwar su da shararren dan kwallon kafar kasar Argentina, Diego Maradona. Ga wasu daga cikin hotunan yadda alhinin...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Yan kasar Ethiopia na tserewa yaki

    Dubban mutane ne ke cigaba da yin kaura daga yankin Tigray na kasar Ethiopia ya zuwa kasar Sudan dake makotaka da su. An dai shafe...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Girgizar kasa: An ceto yarinya yar shekara 3 bayan ta shafe sa’o’i 96 cikin baraguzan gini a Turkiyya

    An ceto wata yarinya yar shekara uku bayan da ta shafe sa’o’i 96 cikin baraguzan wani gini da ya ruguzo sanadiyar girgizar kasar da kayi...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Ana cigaba da ceto mutane a kasar Philippines

    Ma’aikatan ceto na cigaba da ceto mutane a kasar Philippines biyo bayan iska mai karfin gaske dake dauke da ruwan sama da tayi mummuna barna...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Sojojin Amurka sun ceto dan kasar da da yan bindiga suke tsare da shi a Najeriya

    Hedikwatar tsaron Amurka wato Pentagon ta tabbatar da kubutar dawani ɗan ƙasarta da yan bindiga suka yi garkuwa da shi a Jamhuriyyar Nijar, bayan wasu...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Dan bindiga ya harbi wani malamin coci a Faransa

    Wani dan bindiga dadi a kasar Faransan ya harbi wani malamin cocin kibɗawa a birnin Lyon na ƙasar. Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ruwaito...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Gudluck ya jagoranci tawagar masu sanya idanu a zaben Tanzania

    Tsoson shugaban kasar Najeriya, Gudluck Jonathan ya jagoranci tawagar masu sanya idanu kan zaben shugaban kasa da aka gudanar a kasar Tanzania. Gudluck ya jagoranci...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Faransa ta shawarci kasashen Larabawa da su dakatar da kauracewa kayan kasarta

    Faransa ta yi kira ga kasashen Larabawa da su kawo karshen kiran da ta kira”marar tushe” da ake yi na kauracewa kayayyakin da ake samarwa...

    by
    2 years ago2 years ago
  • DA DUMI-DUMI | Sabbin jama’an Rundunar SWAT zasu fara daukar horo gobe Litinin

    Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya Muhammad Adamu ya bayyana cewa gobe Litinin za a soma horas da jami’an sabuwar rundunar SWAT da aka kafa wadda...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Amurka ta gargadi Najeriya kan zaben Ondo

    Kasar Amurka ta bukaci masu ruwa da tsaki su ci gaba da aikin tabbatar da zabe mai sahihanci da adalci da kwanciyar hankali a jihar...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Shugaban Amurka Donald Trump da Matarsa sun kamu da cutar Korona

    Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya kamu da cutar sarkewar numfashi ta Korona, wato COVID 19, kwanaki 31 kenan kafin zaben shugaban kasa na shekarar...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Sarkin Kuwait ya rasu

    Sarkin kasar Kuwait, Sheikh Sabah Ahmed al-Sabah ya rasu bayan ya da ya dade yana fama da jinya. Tun a watan Yulin ne sarkin ke...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Mayakan Taliban sun kashe yan sandan Afghanistan 28

    Kungiyar Taliban ta kaddamar da wasu jerin hare-hare kan shingen binciken jami’an tsaro inda ta kashe yan sandan Afghanistan 28 a cewar wani jami’in gwamnati....

    by
    2 years ago2 years ago

Recent Posts

  • Conte zai bar Tottenham cikin makon nan, Arsenal ta yi wa Odegaard tayin zama da Gunners zuwa 2030
  • Me ya sa Amurka da ƙawayenta suka mamayi Iraqi, shekaru 20 da suka gabata?
  • Matsalolin da aka fuskanta lokacin zaɓen gwamna a wasu jihohin Najeriya
  • Sakamakon zaben gwamna a Katsina cike yake da magudi — Lado Dan Marke
  • I’ll continue with legacies of Badaru – Jigawa Gov-elect, Namadi

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in