AREWA24news

AREWA24news

FASAHA

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • ‘Yan Sanda Sun Ceto Mutane 29, Wadanda Aka Yo Safarar Su Zuwa Kasashen Waje Daga Kudancin Nijeriya

    Rundunar ‘yan sanda ta jihar Katsina, karkashin jagorancin kwamishinan’yan sanda Alhaji Sanusi Buba, ta yi nasarar cafke wadansu matasa maza da Mata guda ashirin da...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Ministan Sheikh Pantami, Ya Dakatar Da Yi Wa Sabbin Layukan Waya Rajista A Dukkanin Fadin Nijeriya

    …Ya bada umurnin bincikar kowanne layi don tabbatar da an yi masa rajista da katin dan kasa, ta yadda za a dinga gane duk wani...

    by
    2 years ago2 years ago
  • An Baiwa Kanawa Damar Fita Na Tsawon Awanni Shida A Ranakun Litinin Da Talata Masu Zuwa Domin Yin Siyayya

    Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya bada sanarwar janye dokar hana zirga-zirga na kwana biyu daga Litinin zuwa Talata mai zuwa wato...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Coronavirus ta bulla a Lagos: Hanyoyin 4 na kare kai daga cutar

    Dr. Nasir Sani Gwarzo, ya fadi yadda za a kare kanku daga kamuwa da coronavirus. Hukumar Lafiya ta Duniya ta bayyana matakan da mutane za...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Cutar Lassa Tayi Sanadin Mutuwar Mutum Daya A Jihar Adamawa

    Da yammacin jiya talata ne gwamnatin jihar Adamawa ta tabbatar da mutuwar wata mata mai kimanin shekaru 29 da haihuwa sakamakon kamuwa da cutar lassa....

    by
    3 years ago3 years ago
  • FASAHA: DAN SAKANDIRE MAI BAIWAR KERA MOTOCI DA JIRAGEN RUWA.

    Sunan wannan dalibi Sani Musa yana karatu a makarantar Buden Gari Government Secondary School Bichi Kano State, Allah yama wannan dalibi baiwa na Zane-zane da...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Yaro Mai Hazaka Ya Kera Jirgin Sama Karami Mai Tashin Tazarar Kilo Mita Uku Zuwa Hudu A Sararin Sama.

    Yaron mai suna Ustas Abdul, ya kasance yaro karami kuma Allah ya ba shi wata baiwa tun yana karaminsa yakan so ya kera jirgin sama....

    by
    3 years ago3 years ago
  • Pantami Ya Takawa MTN Birki Bayan Sun Bullo Da Sabon Tsarin Sakuce Wa Jama’a Kudi

    Ma’aikatar sadarwa ta tarayya ta ce an ja hankalinta a kan wani sako da kamfanin sadarwa na MTN ke tura wa kwastomominsa a kan cewa...

    by
    3 years ago3 years ago
  • MUTUM-MUTUMI YA KARBE AIKIN ‘YAN SANDA A KASAR SIN.

    Mutum-mutumi na farko ya fara gudanar da ayyukan ‘yan Sanda a kasar Sin(China)Kamar yadda aka tsara shi a kan hakan. Shi dai wannan Mutum-mutumi yana...

    by
    4 years ago4 years ago
  • ZA A FARA FARAUTAR MASU YADA LABARAN KARYA

    Idan jununka rubutun cin zarafin wani ko haddasa fitina ko yada labaran karya da kanzon kurege, to ina maka albishir da cewar kwanakinka na daf...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Za A Canzawa Instagram Da WhatsApp Suna

    Kanfanin manhajar sada zumuntar zamani ta Facebook ya sanar da aniyarsa ta sauyawa manhajojin sadarwar zamani na Instagram da WhatsApp suna nan bada jimawa ba....

    by
    4 years ago4 years ago
  • Hackers Sun Yiwa Sama Da Mutane Miliyan 50 Kutse A Facebook

    A watan da ya gabata kamfanin Facebook ya tabbatar da cewa akwai adadin masu amfani da shafin sama da Miliyan 50 wadanda masu kutse (Hackers)...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Karin albashi: Saraki Ya Fara Wasu Kulle-kulle Domin Karawa Sanatoci Albashi Zuwa Milyan 15 A Wata.

    Kungiyar SERAP, mai fafutikar neman daidaito da yaki da cin hanci, ta ankarar da ‘yan Najeriya yunkurin shugaban majalisar dattijai, Sanata Bukola, na karawa Sanatoci...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Tsufa Ba Ya Hana Saduwa Tsakanin Namiji Da Mace Sai Dai Idan Mutum Raggo Ne – BINCIKE

    Sanin kowa ne cewa da zarar shekaru sun ja ko kuma mutum ya fara manyanta ya kan kasa iya yin wasu ayukkan da ya saba....

    by
    4 years ago4 years ago
  • Wannan itace kasuwar ARIARIA dake garin Aba, a jihar Abia dake kudancin Najeriya

    Wannan kasuwar kasuwa ce ta kasa da kasa wacce ta kunshi shaguna akalla dubu talatin da biyu (32,000) a yanzu haka gwamnatin shugaba muhammad Buhari...

    by
    4 years ago4 years ago
  • AN SAMAR DA KOTUN KARE HAKKIN MASU AMFANI DA YANAR GIZO A KASAR CANA.

    A jiya Talata ne kotun da kasar Cana ta Samar a garin Hangzhou ta fara aikin sauraren kararrakin da suka shafi harkar yanar gizo. Kuma...

    by
    5 years ago5 years ago
  • (Fasaha): Kasan Chana Zata Zuba Jarin Dala Miliyan 328 A Harkar Yanar Gizo A Najeriya

    Kasar Chana ta amince za ta zuba jarin dalar Amurka har wuri na gugan wuri milyan 328 a harkar sadarwar yanar gizo a Najeriya, inda...

    by
    5 years ago5 years ago
  • An Fara Gwajin Gidan Talabijin Na Farko Mai Zaman Kansa A Jihar Kano – Salisu Isa Galadanci

    Mun fara gwaji akan tauraron dan Adam na Najeriya wato NICOM SAT akan (frequency 12518MHz Symbol rate 29500Ksps, Horizontal) sai ku nemi masu hada Settlite...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Labari Mai Dadi: An Gano Rigakafin Cutar Ƙanjamau

    Bayan an kwashe shekaru 40 ana fafutkar neman rigakafin cutar nan mai karya garkuwar jiki (HIV/AIDS), wacce aka fi sani da Cutar Kanjamau da Hausa....

    by
    5 years ago5 years ago
  • Manoma Za Su Samu Amfanin Gona Mai Tarin Yawa Wannan Shekarar – NINET

    Hukumar hasashen yanayi ta kasa (NIMET) ta ce manoman Birnin Jiha Dutse za su sami yabanya mai kyau sakamakon hasashen ruwan sama a wannan shekara....

    by
    5 years ago5 years ago

Recent Posts

  • Dauda ya lashe zaben gwamnan jihar Zamfara
  • Conte zai bar Tottenham cikin makon nan, Arsenal ta yi wa Odegaard tayin zama da Gunners zuwa 2030
  • Me ya sa Amurka da ƙawayenta suka mamayi Iraqi, shekaru 20 da suka gabata?
  • Matsalolin da aka fuskanta lokacin zaɓen gwamna a wasu jihohin Najeriya
  • Sakamakon zaben gwamna a Katsina cike yake da magudi — Lado Dan Marke

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in