AREWA24news

AREWA24news

Hausawa

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • An fara daukar fim din Labarina zango na uku

    Mallam Aminu Saira mai bayar da umarni a cikin shirin fim din Labarina ya sanar da fara daukar shirin fim din zango na uku. Fim...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Sheikh Gummi ya je ziyarar wa’azi Rugar Fulani

    Sheikh Ahmad Abubakar Gummi ya fara kai ziyara rugagen Fulani makiyaya domin yi musu wa’azi kan aikata laifuka . Shehin Malamin ya bayyana cewa wannan...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Sojoji sun kashe mayakan Boko Haram sama da 20 a Borno

    Sojojin Najeriya sun samu nasarar kashe mayakan boko haram sama da 20 tare da kwace makamai da dama ciki har da wasu motoci dake dauke...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Wani mutum ya rataye kansa a Kano

    Wani mutum magidanci dake sana’a a wani shago dake kan titin gidan zoo a Kano ya rataye kansa. Wasu majiyoyi sun bayyana cewa lamarin ya...

    by
    2 years ago2 years ago
  • An Maka Rarara A Kotu Bisa Zargin Sanya Matar Aure A Bidiyon Wakarsa

    A karshe dai hukumar kare hakkin bil Adama reshen jihar Kano ta maka mawaki Dauda Kahutu Rarara a kotu bisa ikrarin da wani miji ya...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Gwamnan Nasarawa ya kai ziyarar ta’aziyar shugaban jam’iyyar APC na jihar

    Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya kai ziyarar ta’aziya ga iyalan,Philiph Shekwo shugaban jam’iyyar APC na jihar da yan bindiga suka harbe a ranar Asabar....

    by
    2 years ago2 years ago
  • Shekau: Babu wanda ya isa ya kamani, ina aikin Allah ne

    Shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau ya cika baki a wani sabon fefan bidiyo cewa baza a iya kama shi ba saboda yana aikin Allah...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Gobara ta kona kasuwar yan katako a Jos

    Runfuna da basu gaza 100 ne ba suka kone a wata gobara da ta tashi a kasuwar yan katako dake Jos. Gobarar ta fara ne...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Nazir sarkin waka ya sake gurfana a gaban kotu

    Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano, ta sake gurfanar da shararren mawakin nan, Nazir Ahmad wanda aka fi sani da sarkin waka a gaban kotun...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Hoto:Taron shugabannin arewa a Kaduna

    A ranar Litinin dukkanin masu fada aji a yankin arewacin Najeriya suka gudanar da wani taro a Kaduna. Taron ya samu halartar gwamnoni 19 na...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Yariman Zazzau, Munir Ja’afaru ya taya Ahmed Bamalli murnar zama sabon Sarkin Zazzau.

    Munnir Jafaru yana cikin masu neman sarautar yace ya amince da nadin Bamalli a matsayin ikon Allah. Ya mika godiya ga magoya bayansa tare da...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Mutane 40 sun mutu sanadiyar ambaliyar a Jigawa

    Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Jigawa SEMA ta tabbatar da mutuwar mutane 40 tare da lalacewar dubban gidaje da kuma gonaki sanadiyyar ambaliyar da...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Wani matashi ya nutse cikin ruwa a Kano

    Wani matashi mai shekaru 22 ya nutse a ruwa lokacin da yake tsaka da wanka a wani kududdufi dake garin Danhassan a karamar hukumar Kura...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Matashin Da Ya Sha Fiya-fiya Saboda Jarumar Finafinan Hausa, Maryam Yahaya

    An wayi gari da wani abun mamaki a Kano a ranar Alhamis, inda aka samu wani saurayi da ya yiwo tattaki daga jihar Yobe domin...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Zulum ya dakatar da baki dayan ma’aikatan asibitin Ngala

    Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya dakatar da baki dayan ma’aikatan babban asibitin garin Ngala dake jihar. Ma’aikatan da aka dakatar sun hada da...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Yan bindiga sun kashe mutane 13 a Katsina

    A kalla mutane 13 aka kashe biyo bayan hare-haren da wasu yan bindiga suka kai kan wasu kauyuka dake ƙaramar hukumar Faskari ta jihar Katsina....

    by
    3 years ago3 years ago
  • Ma’aikatan lafiya 11 sun kamu da cutar Korona a Kano

    Murtala Isah Umar, shugaban gamayyar kungiyoyin ma’aikatan fannin kiwon lafiya JOHESU reshen asibitin koyarwa na Mallam Aminu Kano ya ce ma’aikatan lafiya 11 suka kamu...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Ganduje ya sassauta dokar hana fita

    Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da sassauta dokar hana fita da shugaban kasa Muhammad Buhari ya saka a birnin. A ranar 27...

    by
    3 years ago3 years ago
  • NAZIRU SARKIN WAKA YA YI MURABUS

    Fitaccen mawakin Sarautar nan mai suna Naziru M. Ahmad wanda ake yi wa lakabi da ‘Sarkin Wakar Sarkin Kano’ ya yi murabus. Mawakin ya rubuta...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Gwamnatin Sokoto ta fara yunkurin hana kwararar almajiran da aka koro daga wasu jihohi

    Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa ta fara tuntubar masu ruwa da tsaki a kokarin da take na kare kwararowar Almajirai zuwa cikin jihar daga...

    by
    3 years ago3 years ago

Recent Posts

  • Cututtukan da za a yi taka-tsantsan da su a lokacin azumi
  • ‘Yan Bindga A Zamfara Sun Rage Kudin Fansan Mutane 85 Da Ake Garkuwa Da Su
  • Da Alamar APC Zata Fadi A Zaben Kakakin Majalisar Dokoki Ta Kasa
  • Taiwan da Chaina rikici na ta’azzara | Labarai | DW
  • Chadi ta raba gari da jakadan Jamus | Labarai | DW

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in