AREWA24news

AREWA24news

NAJERIYA

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • Tonon Silili: Hukumar Gidan Yari ta Najeriya ta gano wani jami’inta dake kaiwa Masu laifi kwaya da wayar hannu

    Hukumar Gidan Yari ta Najeriya reshen jihar Bauchi, ta zargi wasu daga cikin jami’anta da kaiwa masu laifi kayan kwaya. Kakakin hukumar, Adamu Abubakar Jibrin...

    admin
    by admin
    2 years ago2 years ago
  • PDP ba zata taba daina halinta na murdiya ba>>Hadimin Shugaban kasa

    Hadimin Shugaban kasa, Bashir Ahmad ya bayyana cewa, Jam’iyyar PDP ba zata taba daina halinta na Murdiya ba. Ya bayyana hakane a matsayin martani ga...

    admin
    by admin
    2 years ago2 years ago
  • Kaine me daukar nauyin ‘yan Bindiga>>OPC ta Mayarwa Dambazau Martani

    Kungiyar dake fafutuka a yankin jihohin Yarbawa ta OPC ta mayarwa da tsohon shugaban sojojin Najeriya, Janar Abdulrahman Dambazau martani kan cewar da yayi da...

    admin
    by admin
    2 years ago2 years ago
  • ALHAMDULILLAH: Wasu ‘Yan Bindiga A Jihar Zamfara Sun Karbi Da’awar Sheik Ahmad Gumi Sun Ajiye Makamansu

    Gawurtaccen ‘dan bindiga mai garkuwa da mutane a jihar Zamfara Auwalun Daudawa tare da yaransa sun karbi da’awar Dr Ahmad Gumi sun ajiye makamansu na...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Kamfanin MTN ya tallafawa Tarayyar Afrika da kuɗin sayan riga-kafin Korona

    Kamfanin sadarawa na MTN ya bada gudummawar kuɗi dalar Amurka miliyan $25 ga kungiyar Tarayyar Afrika AU domin taimakawa shirin kungiyar na sayan allurar riga-kafin...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Kamata ya yi dan kudu ya maye gurbin Buhari – Kabiru Gaya

    Sanata mai wakiltar mazabar kudancin Kano a majalisar dattawa, Kabiru Ibrahim Gaya ya ce yankin kudancin Najeriya ne ya kamata ya samar da shugaban kasa....

    by
    2 years ago2 years ago
  • An fara daukar fim din Labarina zango na uku

    Mallam Aminu Saira mai bayar da umarni a cikin shirin fim din Labarina ya sanar da fara daukar shirin fim din zango na uku. Fim...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Sunday Igboho ya fara shirin korar Fulani daga Ogun

    Sunday Igboho, mSutumin da ya tunzura mutanen garin Igangan a jihar Oyo har suka kori Fulani makiyaya daga garin ya kai ziyara jihar Ogun a...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Sojoji sun ceto manoma biyu a Kaduna tare da kama yan bindiga uku a Kaduna

    Sojojin rundunar Operation Thunder Strike sun samu nasarar ceto wasu manoma biyu a kauyen Gadani dake gundumar Gwagwada a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna....

    by
    2 years ago2 years ago
  • Hoto:Shugaban kasa Buhari a wurin sabunta katin jam’iyar APC

    by
    2 years ago2 years ago
  • Buhari ya isa Daura domin yin rijistar katin jam’iyar APC

    Shugaban kasa, Muhammad Buhari a ranar Juma’a ya isa mahaifarsa ta Daura dake jihar Katsina. Gwamnan jihar Katsina,Aminu Bello Masari shi ne ya tarbi shugaban...

    by
    2 years ago2 years ago
  • An rufe majalisar dokokin Anambra bayan wasu yan majalisar sun kamu da cutar Korona

    An rufe ginin zauren majalisar dokokin jihar Anambra har na tsawon makonni uku bayan da wasu yan majalisar suka kamu da cutar Covid-19. A ranar...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Buhari ya gana da shugabannin majalisar koli ta addinin Musulunci

    Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya gana da shugabannin majalisar koli ta addinin musulunci NSCIA karkashin jagorancin mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III. Ganawar...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Buhari ya gana da sabbin manyan hafsosin rundunar sojan Najeriya

    Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya gana manyan shugabannin rundunar sojan Najeriya. Ganawar ta guda ne a fadar Aso Rock dake Abuja. A ranar Talata ne...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Yan bindiga sun harbe yan sanda biyu a Taraba

    Wasu yan bindiga da kawo yanzu ba a san ko suwaye ba sun kashe yan sanda biyu a karamar hukumar Karim Lamido dake jihar Taraba....

    by
    2 years ago2 years ago
  • Gobara ta kone gidan mutumin da ya yi shirin korar Fulani daga jihohin Yarabawa

    Wata gobara da ta tashi da asubahin ranar Litinin ta kone gidan Sunday Igboho mutumin da yayi barazanar korar al’ummar Fulani daga yankin kudu maso...

    by
    2 years ago2 years ago
  • An kashe mutane hudu a rikici tsakanin sojoji da jami’an tsaron kungiyar IPOB

    Mutanen gari su hudu aka bada rahoton an harbe su har lahira a Orlu dake jihar Imo, biyo bayan arangamar da aka yi tsakanin jami’an...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Hoto:Aikin ginin filin jirgin sama na Mallam Aminu Kano

    by
    2 years ago2 years ago
  • Mutane sama da 20 sun mutu a gobarar da ta kama a kamfanin sayar da iskar gas a jihar Delta

    Wata gobara da ta tashi a masana’antar sayar da iskar gas ta kashe mutane sama da 20. Lamarin ya faru ne a wurin sayar da...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Solomon Dalung ya kai wa Kwankwaso ziyarar ta’aziya

    Tsohon ministan wasanni, Barrister Solomon Dalung ya kai ziyarar ta’aziyar rasuwar mahaifin, tsohon gwamnan Kano,Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso. Tsohon ministan ya kai ziyarar ta’aziyar ne...

    by
    2 years ago2 years ago

Recent Posts

  • Conte zai bar Tottenham cikin makon nan, Arsenal ta yi wa Odegaard tayin zama da Gunners zuwa 2030
  • Me ya sa Amurka da ƙawayenta suka mamayi Iraqi, shekaru 20 da suka gabata?
  • Matsalolin da aka fuskanta lokacin zaɓen gwamna a wasu jihohin Najeriya
  • Sakamakon zaben gwamna a Katsina cike yake da magudi — Lado Dan Marke
  • I’ll continue with legacies of Badaru – Jigawa Gov-elect, Namadi

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in