PDP ba zata taba daina halinta na murdiya ba>>Hadimin Shugaban kasa
Hadimin Shugaban kasa, Bashir Ahmad ya bayyana cewa, Jam’iyyar PDP ba zata taba daina halinta na Murdiya ba. Ya bayyana hakane a matsayin martani ga...
Hadimin Shugaban kasa, Bashir Ahmad ya bayyana cewa, Jam’iyyar PDP ba zata taba daina halinta na Murdiya ba. Ya bayyana hakane a matsayin martani ga...
Kungiyar dake fafutuka a yankin jihohin Yarbawa ta OPC ta mayarwa da tsohon shugaban sojojin Najeriya, Janar Abdulrahman Dambazau martani kan cewar da yayi da...
Nan da lokacin da za a gudanar a Nijeriya, Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) za ta samar da ƙarin mazaɓu a faɗin ƙasar. Shugaban kwamitin...
Wasu yan bindiga da kawo yanzu ba a san ko suwaye ba sun kashe yan sanda biyu a karamar hukumar Karim Lamido dake jihar Taraba....
Tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Engr Muazu Magaji Dan Sarauniya ya kai wa tsohon gwamnan jihar, Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso ziyarar ta’aziyar rasuwar mahaifinsa....
Shugabannin kungiyar JIBWIS karkashin jagorancin Sheikh Abdullahi Bala Lau sun kai wa tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ziyarar taaziyar rasuwar mahaifinsa, Alhaji Musa...
Shugaban jam’iyyar Labour Party (LP),Alhaji Abdulkadir Abdulsalam ya rasu. Mai magana da yawun IPAC wacce kungiya ce ta hadakar jam’iyyun siyasar Najeriya, Major Agbo ya...
Daliban Makarantar Kimiyya ta Kankara, da ke jihar Katsina, su dari ukku da arba’in da hudu, da ‘yan bindigar suka sace a ranar juma’a da...
Bashir Muhammad mamba a majalisar dokokin jihar Taraba da yan bindiga suka sace a makon da ya wuce ya samu damar shakar iskar yanci. Wata...
Hukumar EFCC ta kama Abdon Dalla mai bawa gwamnan jihar Bauchi,Bala Muhammad shawara kan harkokin ma’aikata da kuma kwadago bisa zargin sayan kuri’a. An kama...
Wasu yan bindiga da ba a san ko suwaye ba sun sace shugaban jam’iyar PDP na jihar Nasarawa,Mr Philip Tatari Shekwo. Da yake tabbatar da...
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce gwamnoni da dama na jam’iyar PDP na shirin komawa jam’iyar APC. Bello wanda ya kasance bako a cikin...
Mutane da dama a kasar Indiya sun yi shagulgulan bikin taya mataimakiyar zababben shugaban kasar Amurka,Kamala Harris murnar lashe zaben da suka yi. Harris da....
Wata kotun majistire dake Abuja ta bayar da umarnin tasa keyar wasu mutane su shida ya zuwa gidan yari. Mutanen na daga cikin masu zanga-zangar...
Wani dan bindiga dadi a kasar Faransan ya harbi wani malamin cocin kibɗawa a birnin Lyon na ƙasar. Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ruwaito...
Shugaban ‘Kasa Muhammadu Buhari ya gabatar da Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, a karo na biyu a matsayin...
Babban malamin addinin musulunci, Dr. Abdallah Usman Gadon-Kaya, ya yi magana game da gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum. A wajen wani karatu da Abdallah...
Gamayyar Kungiyoyin Matasan jahohin Sokoto, Kebbi,Zamfara, sun gudanar zanga-zangar kin amincewa da dusa rundunar SARS da gwamnatin Najeriya tayi jiya Lahadi. Da yake jawabi a...
Gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya dakatar da, Salihu Tanko Yakasai daga mukaminsa na mai bashi shawara na musamman kan kafafen yada labarai. Mallam Muhammad...
Hukumar Kiyaye Haɗura ta Najeriya (FRSC) ta tabbatar da mutuwar mutum biyar sakamakon wani hatsarin mota da ya auku a Jilima da ke Ƙaramar Hukumar...