AREWA24news

AREWA24news

WASANNI

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • Paris Saint German na harin siyan Cristiano Ronaldo idan Mbappe ya sauya sheka

    Tawagar Andrea Pirlo sun kasance na uku a saman teburin gasar Serie A, yayin da Inter Milan ta wuce si da maki 12 a saman...

    admin
    by admin
    2 years ago2 years ago
  • Kano Pillars na neman dan wasanta da ya bace

    Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta sanar da bacewar dan wasanta mai suna Sunday Chinedu. Jami’in yada labaran kungiyar, Lurwanu Idris Malikawa shi ne...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Christiano Ronaldo ya kamu da cutar Korona

    Danwasan kwallon kafa na kasar Portugal dake taka leda a kungiyar Juventus, Christiano Ronaldo ya kamu da cutar Korona. Dan wasan ya kamu da cutar...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Barcelona Ta Kori Kocinta Bayan An Lallasa Ta Da Ci 8-2

    Barcelona ta sanar da sallamar kocinta Quique Setien, bayan an cire ta daga kasar zakarun Turai, wanda Bayer Munich ta lallasa ta da ci 8-2....

    by
    3 years ago3 years ago
  • Mariano Diaz ya kamu da cutar Korona

    Mariano Diaz, dan wasan gaba na kungiyar Real Madrid ya kamu da cutar Korona. Kulob din ne ya sanar da haka a ranar Talata, abin...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Matashin Da Ya Sha Fiya-fiya Saboda Jarumar Finafinan Hausa, Maryam Yahaya

    An wayi gari da wani abun mamaki a Kano a ranar Alhamis, inda aka samu wani saurayi da ya yiwo tattaki daga jihar Yobe domin...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Coronavirus:Chritiano ya killace kansa a gidansa dake Portugal

    Christiano Ronaldo zai cigaba da zama a killace a gidansa dake Madeira na kasar Portugal bayan da aka samu dan wasan ƙwallon kafa na kungiyar...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Kasar Amurka Ta Amince Da Auren Mace Fiye Da Daya

    Rahoton BBC Hausa sun ce an halatta auren mace fiye da daya a Amurka. Auren mace fiye da daya sunnah ce mai karfi a Musulunci,...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Cire Naira Bilyan 7 Don Tallafawa Masana’antun Kade-kade, Fim Da Sauransu

    Ministar kudi, kasafin kudi da tsare-tsaren kasa, Zainab Ahmed ta ce Gwamnatin Tarayya karkashin Bank of industry, Bol, ta amince da cire kudi kusan dala...

    by
    3 years ago3 years ago
  • An dakatar da Manchester City daga shiga gasar UEFA

    Hukumar kwallon kafa ta UEFA ta dakatar da kungiyar Manchester City daga shiga cikin dukkanin wata gasa da hukumar ke shirya har sai bayan kakakar...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Arsenal ta kori Unai Emery

    Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta kori kocinta, Unai Emery kan abin da kungiyar ta kira rashin nuna kwazo. Kungiyar ta bayyana haka ne cikin...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Yan bindiga sun bude wuta kan motar yan wasan kungiyar Ifeanyi Uba FC

    Dan wasa da kuma direban mota sun jikkata bayan da yan bindiga suka bude wuta akan tawagar kungiyar kwallon kafa ta FC Ifeanyi Ubah FC,...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Dan Kwallon Nijeriya, Ahmed Musa Ya Dauki Nauyin Karatun Matasa 100 A Jami’ar SkyLine Dake Kano

    Dan wasan kwallon kafa na Nijeriya, Ahmed Musa, ya dauki nauyin biyan kudin makarantar matasa 100 a wata sabuwar jami’ar SkyLine. Jami’ar wacce ta bayyana...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Babu Wanda Ya Isa Ya Hana Ni Ibada Saboda Kwallo, Inji Ahmed Musa

    Mai rike da kambun kungiyar kwallon kafan Nijeriya, Ahmed Musa, ya nuna godiyarshi ga shuwagabannin ‘yan wasa a kan yadda suke mishi in yana azumi....

    by
    3 years ago3 years ago
  • Gwamnatin tarayya ta janye tuhumar da take yiwa Pinnick

    Wata babbar kotun tarayya dake Abuja ta wanke shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF, Amaju Pinnick daga zargin da ake masa na badakalar kudade...

    by
    3 years ago3 years ago
  • KOTU TA GARKAME SADIYA HARUNA A KURKUKU BISA LAIFIN BATA SUNA

    Rahotanni sun bayyana cewar, Kotun majistret mai lamba 15 karkashin mai sharia Muntari Garba Dandago ta aike da wata mata mai suna sadiya Haruna gidan...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Hoto:yan wasan Super Eagle lokacin da suke motsa jiki a Singapore

    Yan wasan kungiyar kwallon kafar Najeriya Super Eagle na cigaba da atisaye a kasar Singapore gabanin karawar da za suyi da kasar Brazil. A ranar...

    by
    3 years ago3 years ago
  • GANDUJE YA ZIYARCI WAJEN TANTANCE ‘YAN FIM

    Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ziyarci Hukumar tace Fina-finai ta jihar Kano, domin ganin yadda ake tantance yan fim. Ganduje ya jaddada...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Ibrahim Salisu: Dan Kwallo Mafi Tsada A Kano Da Aka Saya Naira 5,000

    An gudanar da wani ciniki mafi tsada a Gano da ke karamar hukumar Dawakin Kudu a Najeriya, inda Super Stars ta dauki Ibrahim Salisu Iriyos...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Gwarazan ‘Yan Kwallon 2018/19

    Gwarzon mai tsaron gida: Alisson Becker (Liverpool) Gwarzon mai tsaron baya: Virgil van Dijk (Liverpool)Gwarzon dan wasan tsakiya: Frenkie de Jong (Ajax) Gwarzon dan wasan...

    by
    4 years ago4 years ago

Recent Posts

  • Dauda ya lashe zaben gwamnan jihar Zamfara
  • Conte zai bar Tottenham cikin makon nan, Arsenal ta yi wa Odegaard tayin zama da Gunners zuwa 2030
  • Me ya sa Amurka da ƙawayenta suka mamayi Iraqi, shekaru 20 da suka gabata?
  • Matsalolin da aka fuskanta lokacin zaɓen gwamna a wasu jihohin Najeriya
  • Sakamakon zaben gwamna a Katsina cike yake da magudi — Lado Dan Marke

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in