Shugaban majalisar dattawa Sanata Bukola Saraki ne ya bayyana haka a yayin zaman majalisar a jiya Laraba, inda ya sanar da sunan mataimakin shugaban majalisar Sanata Ike Ekweranmadu a matsayin jagoran tawagar.
Ga cikakken sunayen yan tawagar:
Mataimakin shugaban majalisa Sanata Ike Ekweremadu
Shugaban masu rinjaye Sanata Ahmad Lawan
Mai tsawatarwa a majalisa Sanata Sola Adeyeye.
Mataimakin shugaban kwamitin kula da harkokin waje Sanata Shehu Sani
Sauran sun hada da:
Sanata Stella Oduah
Senator Magnus Abe
Senator Shaba Lafiaji.
idan za’a iya tunawa, a satin daya gabata ne wasu matasa suka fara far ma baki a kasar bakaken fata, inda suke zargin su da mamaye ayyukan dake kasar.