Sojojin sun ceto ‘yan matan ne a wani kauye da ake kira Jilli-Muwarti dake iyakar jihar Yobe da Borno.
Majiyarmu ta rawaito cewa yanzu haka ana kan hanyar kai ‘yan matan garin Damaturu bayan an kammala duba lafiyarsu.
Sojojin sun ceto ‘yan matan ne a wani kauye da ake kira Jilli-Muwarti dake iyakar jihar Yobe da Borno.
Majiyarmu ta rawaito cewa yanzu haka ana kan hanyar kai ‘yan matan garin Damaturu bayan an kammala duba lafiyarsu.