Dikko Radda na APC ya lashe zaben gwamna jihar Katsina



Hukumar zaben Najeriya INEC ta ayyana Dokta Umar Radda na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar Katsina.

Radda ya samu nasara ne da ƙuri’u 859,892, yayin da mai biye masa Garba Yakubu Lado Danmarke na jam’iyyar PDP ya samu kuri’a 486,620.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like