Hukumar zaben Najeriya INEC ta ayyana Dokta Umar Radda na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar Katsina.
Radda ya samu nasara ne da ƙuri’u 859,892, yayin da mai biye masa Garba Yakubu Lado Danmarke na jam’iyyar PDP ya samu kuri’a 486,620.