Everton ta yi nisa a neman Gordon, Kante na shirin tafiya Barcelona



..

Asalin hoton, Getty Images

Ɗan wasan tsakiyar Faransa N’Golo Kante mai shekara 31 na shirin tafiya Barcelona idan kwanitraginsa ya ƙare da Chelsea a kaka mai zuwa. (Sport – in Spanish)

Paris St-Germain zai soma tattaunawa da ɗan wasan gaban Argentina Lionel Messi mai shekara 35 bayan irin nasarar da ya samu a gasar cin kofin duniya ganin cewa kwantiraginsa zai ƙare a kaka mai zuwa. (RMC via Mail)

Bayern Munich na da ra’ayin sayen golan Argentina da Aston Villa Emilano Martinez mai shekara 30.  (MediaFoot – in French)





Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like