Gwamnatin APC Ta Jefa Ma’aikata Cikin Talauci A 2012 – Kungiyar Kwadago 



Shugaban Kungiyar Kwadago ta kasa, Kwamred Abdulwahab ya zargi gwamnatin APC da jefa ma’aikata cikin yanayin talauci ta yadda har an samu wadanda suka kashe kansu sakamakon kuncin rayuwa a cikin shekarar 2017.

Da yake isar da sakon sabuwar shekara ga daukacin ma’aikatan gwamnati da al’ummar Nijeriya, Shugaban kungiyar ya nuna cewa a shekarar da ta gabata, ma’aikata da ‘yan Nijeriya sun shiga cikin mawuyacin hali.

You may also like