Gwamnonin da suka samu wa’adin mulki na biyu



Zaɓen Najeriya na 2023

Asalin hoton, .

Bayanan hoto,

Gwamnonin da suka samu nasarar komawa kan mulki karo na biyu

A ranar Asabar 18 ga watan Fabrairu aka gudanar da zaɓen gwamnoni da kuma na ƴan majalisun dokoki na jihohi a Najeriya.

Yayin da aka sanar da sakamakon wasu jihohi, wasu kuma ana ci gaba da tattara sakamakon.

Ga jerin gwamnoni da suka yi tazarce a kan kujerunsu a zaɓen da aka gudanar.



Source link


Like it? Share with your friends!

-1

You may also like