Hutun Usaini Usman kenan ,ya na iki a kamfanin wutar lantarki na Kano(KERDCO) ya rasu jiya sanadiyar wutar lantarki yayin gyara da yakeyi a Kwalejin Ilimi na Kano(FCE). Allah ya jikansa ,ya kuma Gafarta mai AMEEEN.
Hutun Usaini Usman kenan ,ya na iki a kamfanin wutar lantarki na Kano(KERDCO) ya rasu jiya sanadiyar wutar lantarki yayin gyara da yakeyi a Kwalejin Ilimi na Kano(FCE). Allah ya jikansa ,ya kuma Gafarta mai AMEEEN.