Jerin Sunayen Sabbin Shuwagabannin Jam’iyyar APC Na Jahohi


Duk da rikicin rabuwar kawuna da ya mamaye jam’iyyar APC mai mulki a yayin zabukan shuwagabanninta da aka yi a kwanan nan, hedikwatar ta fitar da jerin sunayen wadanda suka yi nasarar samun mukaman shugabancin jam’iyyar a jahohin su.

Sai dai da yawa daga cikin ‘yan lelen jiga-jigan yan jam’iyyar ba su samu nasara ba kamar yadda aka yi tsammani.

Misali, wanda shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki ya fitar ya buge wanda ministan yada labarai, Lai Muhammad ya fitar. A jahar Lagos, wanda Bola Tinubu Ke so shi ya doke wanda bangaren Fouad Oki ya fitar.

Ga jerin sunayen:

  1. Abia- Donatus Nwankpa
  2. Adamawa- Ibrahim Bilal
  3. Akwa Ibom- Ini Okopido
  4. Anambra- Emeka Ibe
  5. Bauchi- Uba Ahmed Nana
  6. Bayelsa- Jonathan Amos
  7. Benue- Abba Yari
  8. Borno- Ali Dalori
  9. Cross River- Godwin John
  10. Delta- Cyril Ogodo
  11. Ebonyi- Eze Nwachukwu
  12. Edo- Anslem Ojezua
  13. Ekiti- No Congress
  14. Enugu- Ben Nwoye
  15. Gombe Nitte Amangal
  16. Imo- Hillary Eke
  17. Jigawa- Ado Sani Kiri
  18. Kaduna- Emmanuel Jekeda
  19. Kano- Abdullahi Abass
  20. Katsina- Shittu Shittu
  21. Kebbi – Bala Sani Kangiwa
  22. Kogi- Abdullahi Bello
  23. Kwara- Ishola Balogun Fulani
  24. Lagos- Tunde Balogun
  25. Nasarawa- Philip Shekwo
  26. Niger- Muhammed Liman
  27. Ogun- Dikia Adebisi
  28. Ondo- Ade Adetimehin
  29. Osun- No Congress
  30. Oyo- Akin Oke
  31. Plateau- Letep Dabang
  32. Rivers- Ojukaye Amachree
  33. Sokoto- Isa Achida
  34. Taraba- Abdulmumini Vaki
  35. Yobe- Adamu Chilariye
  36. Zamfara- Lawal Liman and
  37. FCT – Abdulmalik Usman

Like it? Share with your friends!

0

You may also like