Kai ruwa rana tsakanin Taïwan da China | Labarai | DW



Wata sanarwar offishin minstan cikin gida na Taiwan ta ce, ci gaba da yin barazanar na sojojin China zai iya haifar da tashin hankali da tabarbarewar tsaro a yankin. Ma’aikatar cikin gidan ta Taiwan ta yi gargadin, tana mai kira ga hukumomin

China-Taiwan Militärübung

China da su dakatar da wadannan munanan ayyuka da suka kira tsokana. Tun a shekara ta 1949 kasashen biyu ke yin rikiciwandaChina ta yi ikirarin cewar yankin mallakarta ne.





Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like