Wasu da ake tunanin Yan ta’adda ne sun kashe wani Ma’ikacin bankin dan garin yenagoa a Jihar Bayelsa .yan ta’addan sun kashe Adewale Adesanya,a wani yankin Ahoada a jihar Rivers,Adewale Adesanya ya mutune a yana da shekaru 39,ya mutu ya bar matarsa da ciki da yara biyu da yan’uwa da dama.
Yan ta’adan su kashe Adewale Adesanya akan hanyar sa na zuwa Port Harcourt shi da abokansa biyu a motarsa,
yan ta’dan su sha kansu ne dedai wani gidan man NNPC duk da marigayin yayi kokarin tsarewa ta hanyar shige wa daji amma sai da suka bisu har ciki suka yi ta harbin motar sai da suka sami nasarar kashe shi ,abokan iki sun sha ne ta hayar barin cikin motar tare da tserewa cikin dajin.