Kotu ta ce Muhammad Abacha ne dan takarar gwamnan Kano a PDP




Babbar Kotun Tarayya a jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta yanke hukuncin cewa Muhammad Abacha ne ɗan takarar gwamnan jihar a ƙarƙashin jam’iyyar PDP.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like