Kotu ta tabbatar Lawal Dare a matsayin dan takarar jam’iyyar PDP a zaɓen gwamnan Zamfara







Babbar kotun tarayya dake Sokoto ta tabbatar da Dakta Dauda Lawal Dare a matsayin halattaccen ɗan takarar jam’iyyar PDP a zaɓen gwamnan jihar Zamfara.

Babbar kotun tarayya dake Gusau ita ce ta soke zaɓen fidda gwanin takarar gwamna a jam’iyar ta PDP da ya bawa Lawal Dare nasara.

Wasu yan takara ne biyu suka shiga da kara gaban kotun.






Previous articleBuhari gives new order to security agencies over fuel theft




Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like