Ku San Malamanku tare da Sheikh Muhammad Sani Abubakar



Bayanan bidiyo,

Ku San Malamanku tare da Sheikh Muhammad Sani Abubakar

Sheikh Muhammad Sanusi Abubakar wanda aka haifa a unguwar Marmara da ke birnin Kano, ya fara karatun Al’qur’ani da fiqihu a garin Goundre da ke jamhuriyar Kamaru tun yana dan shekara hudu.

Ya kuma shiga makarantar Dandago Primary School a birnin Kano bayan komawarsa gida daga jamhuriyar Kamaru.

Ya je jami’ar International University ta Madina inda ya kammala a 1991 a fannin Shari’a.

“Duk a malaman da na amfana da iliminsu babu kamar babban yayana wato Sheikh Aminuddeen Abubakar.”



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like