Kungiyar IS ta yi ikirarin kai hari a wani Coci a Jihar Kogi



./.

Asalin hoton, AFP

 Kungiyar IS wadda ta yi wannan ikirarin a madadin reshenta na lardin Afrika ta yamma wato ISWAP, sun yi iƙirarin kai harin ne a ranar Litinin a kan wata majami’a ko Coci da ke Lokoja, babban birnin jihar Kogi, inda mutum biyu suka mutu, wadanda kungiyar ta ce masu gadi ne.

 Cikin sanarwar tata, kungiyar IS din ta bayyana cewa maharan sun yi amfani ne da bindigogi masu sarrafa kan su.

 A cewar sanarwar, bayan kisan mutum biyun ne sai sauran mutanen da ke wajen suka watse, kowa ya yi ta kan sa.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like