Kungiyar Izala Ta Shiga Wasu Lungunan Jihar Taraba Domin Gudanar Da Da’awa 



Tawagar Shugaban Majalisar Malamai ta Jihar Taraba ta shiga garib Dankuma dake Karamar Hukumar Yorro  domin gabatar da Da’awar musulunci.
Tawagar  ta samu halartar manyan Malamai na jihar Taraba. Musamman wakilin shugaban Kungiyar ta jihar Taraba kuma shugaban Malamai na Jihar Sheikh Ahmad Muhammad Boyi da sauran Maluma.

You may also like