Kura-kurai shida da akan yi a goman karshe na watan Ramadana



...

Asalin hoton, Getty Images

  • Marubuci, Ahmad Tijjani Bawage
  • Sanya sunan wanda ya rubuta labari, Multimedia Journalist
  • Twitter,
  • Aiko rahoto daga Abuja

Goman ƙarshe na azumin watan Ramadan, lokaci ne mai muhimmancin gaske ga Musulmai.

Wasu malamai ma na da ra’ayin cewa ya fi farkon watan, musamman ga waɗanda ke son ƙara kusantar Allah (SWT).

A goman ƙarshen Ramadan ne kuma ake ƙara yawaita ibadu musamman ma sallolin dare.

Malamai sun kuma ruwaito cewa idan aka shiga goman ƙarshe, Manzon Allah (SAW) yana ƙara ɗaura ɗamara da kuma jajircewa wajen yawaita ibada.





Source link


Like it? Share with your friends!

-1

You may also like