Lafiya Zinariya: Me ke janyo haihuwar yara da ciwon dundumi?



Bayanan sauti

Latsa lasifikar da ke sama domin sauraron shirin

A nahiyar Afirka ana haihuwar yara da ciwon dundumi, cutar da ke janyo makanta a tsakanin manya idan ba a dauki matakan da suka dace a kan lokaci ba. In ji likitoci

Yara kan yi gadon wannan cuta daga iyaye ko dangi kuma an iya haihuwarsu da shi.

Wasu daga ciki alamomin da ake gane yara na ɗauke da wannan cuta ita ce idanuwansu za suna ƙara girma kuma suna yawan zubar da hawaye.



Source link


Like it? Share with your friends!

-2

You may also like