Magoya Bayan Harkar Musulunci Sun Yi Zanga-Zangar Neman A Saki Sheikh Zakzaky A Abuka


4bmt17ba9a16eelkp7_800C450

 

 

 

Magoya bayan harkar musluncia Najeriya sun gudanar da jerin gwano a birnin Abuja domin neman a saki sheikh Ibrahim Zakzaky.

Wannan matakin dai ya zo bayan shudewar wa’adin da kotun tarayya ta bayar ga gwamnati na a saki Malamin a cikin 45 tare da mai dakinsa ba tare da wani sharadi ba, inda suke kira ga gwamnati da mutunta doka.

Sun kuma gudanar da gangamia  gaban ofishin hukumar kare hakkin bil adama ta Najeriya, tarte da mika mata korafinsu na neman a saki malamin nasu.

Ita ma a nata bangaren kungiyar Amnesty Int. ta kirayi gwamnatin tarayyar najeriya da ta mutunta doka ta bi umarin kotun tarayya da ta yi umarnin a saki shekh Zakzaky.

Dan rahotonmu a Abuja Dauke karin bayani.

4bmt0fee8206d0lkpg_800C450 4bmt15d09f3523lkpd_800C450 4bmt7ae44e21bclkpa_800C450 4bmt17ba9a16eelkp7_800C450atured

You may also like