Man City na bukatar kofin zakarun Turai kafin ta iya shiga tsara- Guardiola



 Guardiola

Asalin hoton, OTHER

Kocin Manchester City Pep Guardiola ya ce zamansa a kungiyar ba zai zama mai cikakkar nasara ba matsawar ba su lashe kofin zakarun Turai ba.

Guardiola ya tsawaita zamansa City ne zuwa 2025, yayin da ake hutun gasar kofin duniya.

Kungiyar ta Etihad ta lashe manyan kofuna tara tun bayan zuwan kocin a 2016.

To amma har yanzu ba su yi nasarar lashe kofin zakarun Turai ba.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like