Manhajar “ALFALAH” Da Ake Samun Lakcocin Malaman Addinin Musulunci Ta Fara Aiki


Wannan manhajar mai suna Alfalah, manhaja ce da aka samar na musamman da ake samun wa’azi da lakcocin musulunci na malamai daga ko’ina a duniya.

An bude manhajar ce kyauta ga duk mai bukata domin a fadakar da al’ummar hanyar da za su kyautata dangantakarsu da Allah madaukakin sarki.

You may also like