Masu Garkuwa Da Mutane Sun Bukaci Milyan 100 Kafin Su Sako Shugaban PDP Na Filato 



Wasu masu garkuwa da mutane wadanda suka samu nasarar sace Shugaban PDP na jihar Filato, Damishi Sanga sun nemi a biya Naira milyan 100 a matsayin kudin fansa kafin su sake shi.

Rahotanni sun nuna cewa Shugaban PDP wanda ya taba rike mukamin Ministan Wasanni, an sace shi ne a kan hanyarsa ta zuwa Abuja shi da direbansa da kuma wani dansa.

You may also like