Matakan da za a bi domin kaɗa ƙuri’a ranar zaɓe – INEC



Zabe

Asalin hoton, INEC

Hukumar Zaɓe mai zaman Kanta a Najeriya INEC ta bayyana matakan da za a bi domin kaɗa ƙuri’a a ranar zaɓe.

A wani saƙo da hukumar ta wallafa a shafinta na Tuwita ta bayyana matakai bakwai da ta ce za a bi domin kaɗa ƙuri’a ranar zaɓen.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like