Mene ne hukuncin sahur ga wanda zai yi azumi?



.

Ma’anar sahur ita ce cin abinci a ƙarshen dare ga wanda ya yi niyyar yin azumi, lokacin shi ne gabanin fitowar alfijir.

Sahur abu ne da addinin Musulunci ya bayar da umarnin a yi, sai dai umarnin ba ya nufin wajibci, wanda zai iya samar da hukunci ga wanda bai yi ba.

A a umarnin an yi shi ne ta fuskar ‘mustahabbi’ wato an so duk wanda zai yi azumi ya yi shi, amma barin shi babu laifi ciki.

Mene ne alfanun da ke cikin sahur? Me kuma addini ya ce a kan sahur? Suna daga cikin tambayoyin da muka yi wa Malam Abu Jabir Abdullah Musa (Penabdul).



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like