Muhimman abubuwa huɗu kan fita a kaɗa kuri’a a ranar zaɓe



Zaben 2023

Kwana goma cif a yi zaɓen shugaban kasa da na ‘yan majalisar dokoki ta tarayya, wadanda za a gudanar a ranar Asabar 25 ga wannan wata na Fabarairu.

Sannan a gudanar da zaɓen gwamnoni da na ‘yan majalsar dokoki na jihohi a ranar 11 ga watan gobe na Maris.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like