Mutum 35 sun mutu bayan faɗawa rijiya a wurin bauta a Indiya



ANI

Asalin hoton, ANI

Akalla mutum 35 ne suka mutu bayan faɗawa wata rijiya yayin da suke addu’a a wajen bauta da ke jihar Madhya Paradesh da ke tsakiyar India.

An ceto wasu mutum 14 na daban kuma har yanzu akwai wani mutum guda ɗaya da gani ba, a lamarin da ya faru a birnin Indore.

‘Yan sanda sun ce waɗanda abin ya rutsa da su suna tsaye ne kan wani kankaren siminti da ya rufe wagegen ramin, inda nauyinsu ya fi ƙarfinsa, sannan ya rufta.

Firaminista Narendra Modi ya ce “ ya kaɗu da wannan balahira da ta faru”.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like