Osinbajo YaYi Ganawar Sirri Da Shugaban Kasar Ghana Akufo-Addo. 



A jiya lahadi ne wato 25/6/2017, kamfanin yada labarai na Najeriya NAN ya rawaito cewa Mukaddashin shugaban kasa, prof Yemi Osinbajo yayi wata ganawar sirri da shugaban kasar Ghana Akufo-Addo. 
Rahotannin sun nuna cewa, sun gana ne a Aguda Housa dake fadar Shugaban kasar Nigeria inda aka tabbatar da cewa sun tattauna har tsawon sama da sa’a daya. 
Musabbabin ganawar tasu ne har yanzu ba’a sani ba. 

You may also like